A saboda haka ya ce, za a tilastawa mutanen da a ka samu sun kwashe kudin gwamnati, ko dai da sunan sayo makamai, ko kuma yin wasu ayyuka, in ba haka kuma za a daure su.288
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, ya ce ya dauki aniyar magance matsalar cin hanci da rashawa haikan, domin in ba haka ba kasar za ta durkushe.
A saboda haka ya ce, za a tilastawa mutanen da a ka samu sun kwashe kudin gwamnati, ko dai da sunan sayo makamai, ko kuma yin wasu ayyuka, in ba haka kuma za a daure su.288