5 Yuni 2026 - 22:02
Source: ABNA24
Sojojin Isra’ila Sun Harbe Wani Jariri Da Yan Uwansa

sojojin Yahudawan Isra'ila sun yi harbi kan wasu gungun iyali wanda ya hada da wani jariri dan Falasdinu har yayi shahada

Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (AS) – ABNA - ya bayar da rahoton cewa: Sojojin 'yan ta'adda na Yahudawa sun yi harbi kan wasu 'yan uwa 'yan Falasdinu a kudancin Yammacin Kogin Jordan, wanda ya yi sanadiyar raunata uku daga cikin 'yan uwan, ciki har da wani jariri wanda yayi sanadiyar shahadarsa

…………………….

Your Comment

You are replying to: .
captcha