Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: Ministan harkokin cikin gida na Pakistan, yayin da yake Allah wadai da wannan ta'addanci, ya bayyana cewa jami'an tsaro za su bi diddigin duk wanda ke da hannu a wannan mummunan hari har zuwa na ƙarshe, kuma za su hukunta su.
……………………………………………
Your Comment