A cikin wata sanarwa, Hizbullah ta yaba da matsayin Shugaban kasar da ke kira da a fuskanci hare-haren Isra'ila, tana mai kira ga gwamnati da ta dauki matakan diflomasiyya don kare Lebanon.
Hizbullah Ta Yi Kira Ga Gwamnati Da Ta Dauki Matakin Diflomasiyya Kan Shigar Isra'ila Cikin Kasar
Your Comment