-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Masu Zanga-Zanga Sun Bukaci A Kawo Karshen Kisan Kiyashin Da Isra'ila Ke Yi A Gaza
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: Dubban mutane a Ireland sun shiga zanga-zangar suna nuna goyon baya ga al'ummar Falasdinu yayin da ake ci gaba da kai hari a Gaza. Masu zanga-zangar sun yi Allah wadai da ci gaba da hare-haren sra'ila tare da sukar gwamnatin Ireland kan gazawarta wajen kawo karshen hadin gwiwarta.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Majalisar Koli Ta Alqur'ani
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: An gudanar da taron Majalisar Koli ta Alqur'ani a yau Talata, 25,02,2026 tare da halartar Shugaban kasar Iran Dr. Masoud Pezhakian a Fadar Shugaban Kasa.
-
Reuters: Iran Na Gab Da Kammala Yarjejeniyar Sayen Makamai Masu Linzami Na CM-302 Daga China.
Reuters ta yi ikirarin cewa Iran na gab da kammala yarjejeniyar sayen makamai masu linzami na CM-302 daga China.
-
Turkiyya Ta Shirya Don Fuskantar Harin Da Amurka Ke Shirin Kai Wa Iran
Tare da karuwar yawan sojojin Amurka kusa da Iran, Turkiyya ta tsara shirye-shiryen gaggawa domin hasashen sakamakon yakin.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Mummunan Halin Da 'Yan Gudun Hijirar Gaza Ke Ciki Bayan Ambaliyar Ruwa
Rahoto Cikin Hotuna | Na Mummunan Halin Da 'Yan Gudun Hijirar Gaza Ke Ciki Bayan Ambaliyar Ruwa
-
Isra'ila Ta Gargadi Lebanon Game Da Manyan Hare-Hare Idan Hizbullah Ta Shiga Rikicin Amurka Da Iran
Isra'ila ta yi gargadi ga Lebanon cewa za ta kai hari kan manyan kayayyakin more rayuwa na fararen hula, ciki har da filin jirgin saman Beirut, idan Hezbollah ta shiga tsakani a rikicin Amurka da Iran. Gargadin ya zo ne yayin da Washington da Tehran ke shirin tattaunawa kan nukiliya, yayin da rikicin yankin ke ci gaba da karuwa.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Wallafe-Wallafen Al-Qur'ani Da Bincike Na Atbatul Husainiyya A Tehran
An gudanar da taron bikin wallafe-wallafen Al-Qur'ani da sauran bincike na Atbatul Husainiyya a bikin baje kolin Al-Qur'ani Mai Tsarki na kasa da kasa karo na 33 a Tehran
-
Isra'ila Ta Tarwatsa Gidaje Biyu A Kudancin Lebanon Tana Mai Ci Gaba Da Keta Yarjejeniyar Tsagaita Wuta
Rundunar sojojin mamayar Isra'ila ta tarwatsa gidaje biyu a garuruwan kan iyaka a gundumar Nabatieh, kudancin Lebanon, ranar Talata, a ci gaba da keta yarjejeniyar tsagaita wuta wadda ta fara aiki tun daga karshen shekarar 2024.