Lamari na kara tsamari da hatsari tdakanin Afganistan da Pakistan inda wutar yaki ta ke sake ruruwa tsakanin Islamabad da Kabul bayan hare-haren sama na Pakistan da ta kai hari kan sansanonin 'yan bindiga a cikin Afghanistan, a yayin musayar zarge-zarge da gargadin barkewar rikici mai yawa ke fusknatar kasashen biyu.
Rahoto daga: Ruh Al-Abbas Hussain – Islamabad
Your Comment