Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: Wannan fashewar ta faru ne kusa da daya daga cikin gine-ginen da ke da alaƙa da ma'aikatar tsaro ta gwamnatin "Jaulani". Majiyoyin cikin gida sun ce bayan fashewar, ana ci gaba da jin karar harbe-harbe.
Majiyoyin cikin gida sun kara da cewa wannan fashewar ta faru ne a ofishin kayan aiki na ma'aikatar tsaro ta Siriya.
Wasu majiyoyi sun ce wannan fashewa sakamakon bam ne da aka kera a cikin gida.
.............
Your Comment