Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: A cewar shafin, a cikin wadannan jiragen ruwa da ma'aikatan jirgin ruwa suna kokawa da fama da yanayi mai wuyar gaske kamar samarwa da adana abinci da ruwa wanda yanzu ya ke gab da ƙarewa, wanda hakan ya saka su cikin kunci da damuwa acikin ɗakuna ƙuntattu da ke a rufe Ako yaushe.
Sakatare Janar na kungiyar ma'aikatan ya shaida wa Al Jazeera, "Ganin jirgin maras matuki ko fashewa abu a kusa da wani jirgi yana haifar da tsoro na gaske a tsakanin ma'aikatan, musamman idan an kai hari ga tankunan mai Irin wannan yanayin na iya haifar da mummunan fashe-fashe da ba za a iya sarrafa su ba. Al-Jazeera ta jaddada cewa, ya zuwa ranar 24 ga Maris, an yi rikodin jiragen ruwa 21 a yankin, wanda ya kai ga kashe ma'aikatan jirgin ruwa 10 tare da raunata wasu da dama, lamarin da ya sanya tsoro da rudani a tsakanin ma'aikatan.
……………………….
Your Comment