Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na AhlulBaiti (As) –ABNA-ya habarta cewa: Ramaphosa ya shaida wa manema labarai cewa: "Za mu yanke manyan qudurori wanda rashin kasancewarsu yana nuna asararsu. Washington tana yin watsi da muhimmiyar rawar da ya kamata ta taka a matsayinta na babbar mai tattalin arziki a duniya".
Shugaban Amurka ya jaddada a cikin jawabinsa a ranar Juma'a cewa taron G20 da za a yi a Afirka ta Kudu abin kunya ne kuma babu wani jami'in gwamnatin Amurka da zai halarta.
Your Comment