20 Oktoba 2024 - 15:04
Labarai Cikin Hotuna Na Gudanar Da Zanga-Zangar Goyon Bayan Falasɗinu A Birnin Seoul Koriya Ta Kudu

Zanga-zangar wacce ta samu halartar daruruwan mutane a birnin Seoul na kasar Koriya ta Kudu wanda suka fito don nuna adawarsu ga zaluncin Isra'ila kan Falasdinu da Lebanon

Kamfanin dillancin labarai ƙasa da ƙasa na Ahl-Bait As - ABNA - ya kawo maku rahoto na gudanar da Zanga-Zangar Daruruwan mutane ne a birnin Seoul na kasar Koriya ta Kudu inda suka gudanar da zanga-zangar ne domin nuna adawa da cin zarafi da Isra'ila ke yi a Falasdinu da Lebanon bisa zalunci.