
Faifan Bidiyon Da Yan Gwagwarmayar Iraki Suka Fitar Inda Suka Ce: Mun Kai Hari A Zuciyar Gwamnatin Sahayoniya
2 Oktoba 2024 - 07:55
News ID: 1490743
Kungiyar gwagwarmayar Islama ta Iraki ta sanar da kai hari kan wasu muhimman wurare guda uku da ke tsakiyar gwamnatin Sahayoniyya da makamai masu linzami (Arqab).
