Martanin Iran
-
Iran: Ci Gaba Da Ta'addanci Zai Haifar Da Martani Mafi Tsanani
Iran: A Mataki Uku A Jere Ta Kai Hari A Kan Sansanoni Da Cibiyoyin Amurka Martani Ga Ta'addancin Amurka
A martani ga ta'addancin Amurka da ya shafi ƙasar, sojojin Iran da dakarun juyin musulunci sun kai hari a kan sansanoni da cibiyoyin Amurka a yankin.
-
Musayar Wuta Tsakanin Amurka Da Iran; Washington Ta Kai Hari A Kan Wurare 140 Na Soji; Iran Ta Yi Martani
Cibiyar Rundunar Sojojin Amurka (CENTCOM) ta sanar da cewa sojojin ƙasarta, a matsayin martani ga harin da aka kai wa wani jirgin ruwan kasuwanci a mashigar Hurmuz, sun kai hari a kan wurare kusan 140 na soji a Iran. A lokaci guda, dakarun juyin musulunci su ma sun ba da rahoton kai hari a kan wurare da cibiyoyi masu alaƙa da sojojin Amurka a Oman, Qatar da mashigar Hurmuz.
-
IRGC: Sun Baje Cibiyar Kwamandancin Amurka A Yammacin Asiya Da Sansanin Sojan Sama Na Al-Azraq Na Jordan
Dakarun Juyin Musulunci na Iran a cikin wata sanarwa sun ba da rahoton murkushe cibiyar kwamandanci da sarrafawar makiya a Yammacin Asiya da sansanin sojan sama na makiya a Al-Azraq na Jordan da makamai masu linzami na ballastic guda 10.
-
Iran Ta Mayar Da Manyan Martani Ga Hare-Haren Amurka Da Isra’ila A Safiyar yau
A matakin farko na martani na ladabtarwa ga masu karya alkawari Amurka, mayakan sojojin ruwa da sararin samaniya na dakarun juyin musulunci, bayan sa'a guda daga hare-haren da suka kai wa yankuna daban-daban na ƙasar, a wani aiki na hadin gwiwa da makamai masu linzami da jirage mara matuki, sun kai hari mai barna a kan ababen more rayuwa da muhimman cibiyoyi na sansanonin mulkin mallaka na Amurka guda biyu, wato: "Arifjan" da "Ali Al-Salem" a Kuwait, da sansanonin "Jufair" da "Sheikh Isa" a Bahrain.
-
IRGC: Mun Kai Wa Sansanin Sojan Sama Na Ramat David Hari Da Makamai Masu Linzami
Dakarun Juyin Musulunci sun tabbatar da cewa sansanin sojan sama na Ramat David, wanda ya kasance tushen hare-haren da ake kaiwa Lebanon, an kai masa hari da makamai masu linzami na ballistic.
-
Iran Ta Mayar Da Martani Mai Tsanani Ga Keta Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Kan Isra’ila
Iran Ta Yi Ruwan Makamai Kan Arewacin Isra’ila
Iran ta harba makamai masu linzami da yawa daga ƙasar zuwa yankuna a arewacin Falasdinu da aka mamaye.
-
Iran: Dakarun IRGC Sun Kai Hari Kan Sansanin Sojin Saman Amurka Da Ke Kuwait
Dakarun Kare Juyin Juya Halin Musulunci na Iran sun tabbatar da cewa sun kai hari kan wani sansanin sojin saman Amurka da sanyin safiyar yau Alhamis.
-
Iran Ta Maida Martani Kan Sansanin Jiragen Saman Amurka Da Aka Kawo Ma Ta Hare Daga Cen
Bayan kai harin da sojojin Amurka suka yi wa ƙasar Iran A safiyar yau Alhamis, sansanin jiragen saman Amurka da aka harbor harin daga gare shi an kai masa hari.