30 Mayu 2025 - 15:11
Source: ABNA24
Yadda Zanga-Zangar Nuna Goyon Baya Falasɗinu Yemen Ke Gabatar Ta Gudana

Al'ummar kasar Yemen a yau a lardin Sa'ada da ke arewa maso yammacin kasar Yemen, sun gudanar da wani gagarumin tattaki a wannan makon, kamar yadda aka yi a makonnin da suka gabata.

Kamfanin dillancin labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul Baiti (AS) - ABNA - ya habarta cewa: An gudanar da wannan gagarumin zanga-zanga mai taken "Babu wani tsaro ga gwamnatin Isra'ila... Gaza Da Masallacin Al-Aqsa na cikin keta alfarma".

'Yan kasar Yemen sun jaddada a wannan zanga-zangar cewa ba za su taba barin Gaza ita kadai ba.

Your Comment

You are replying to: .
captcha