19 Mayu 2025 - 20:35
Source: ABNA24
Manyan Malamai Makaranta Al-Kur'ani Na Iran Sun Isa Tanzania Domin Karatun Alkur'ani

Za a gudanar da zaman ne daga gobe, 20 ga Mayu, 2025, a Julius Nyerere International Conference Center (JNICC), a Dar es Salaam.

Kamfanin dillancin labaran ƙasa da ƙasa na Ahl-Bait As -Abna- ya habarta cewa: Malamai makaranta kur’ani na kasa da kasa da kuma mashahuran malamai daga jamhuriyar musulunci ta Iran sun isa kasar Tanzaniya a yau domin gudanar da wata ziyara ta musamman na karatun kur’ani mai tsarki a cikin Tajwidi da za ta ratsa zukatan masoya kur’ani.

Lokaci: Daga 8:00 na dare zuwa 11:00 na dare.

Your Comment

You are replying to: .
captcha