Kamfanin dillancin labaran kur’ani na ABNA ya habarta cewa, Osama Karbalai daya daga cikin mashahuran makarantan kasar Iraki ne ya gabatar da wannan karatu a lokacin ziyarar da Paparoma ya kai birnin Ur na kasar Iraki mai tarihi a watan Maris din shekarar 2019.
A ziyarar da ya kai birnin Ur na tsohuwar kasar, Fafaroma Francis ya gudanar da addu'ar hadin gwiwa tsakanin addinai mai suna "Addu'ar 'ya'yan Ibrahim" a wurin da aka haife shi, sannan kuma ya saurari ayoyi daga kur'ani mai tsarki.
Karatun Usama Karbalai aya ta 40 da 41 a cikin suratu Ibrahim.
342/