-
IRGC: Zamu Ci Gaba Da Dam-Dame Sansanonin Maƙiya Har Sai Sun Yi Hankali
Kwamandan Rundunar Sararin Samaniyar IRGC: Hare-haren mu masu tasiri za su ci gaba har sai kwanciyar hankali ya samu
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Tunawa Da Shahidin Jagoran Juyin Juya Hali Da Ayatullah Makarem Shirazi Ya Shirya
An gudanar da taron tunawa da shahadar Ayatullahil-Uzma Sayyid Ali Khamene'i (Allah Ya tsarkake ruhinsa) da shahidan iyalinsa, a n da dare na bakwai na binne Shahidin Iran, wanda Ayatullahil-Uzma Makarem Shirazi, ya shirya a cikin dakin sallah na Imam Khomeini (Allah Ya jiƙansa) a haramin Hazrat Sayyidah Fatimah Ma’asumah (A.S).
-
IRGC: Sun Lalatar Na'urar Radar Mai Dogon Zango Da Tarin Jiragen Saman Dakon Man Fetur Na Amurka
Wannan aikin da nasararsa sadaukarwa ne ga shahidan da Amurka ta kaiwa hari baya-bayan nan, domin hukunta masu cin zarafi da kuma azabtar da sojojin Amurka masu kashe yara.
-
Tanzaniya: Baje Kolin "Ƙasa Mai Tsarki" Labarin Shahidan Da Aka Zalunta Na Minab Da Lamerd
An fara nune-nunen fasaha mai taken "Ƙasa Mai Tsarki," wanda aka tsara don sake bita da ba da labarin fannonin ɗan adam na laifukan Amurka a Minab, Lamerd da kuma tunawa da shahidan da aka zalunta na yaƙin Ramadan, tare da samun karbuwa mai ban sha'awa daga masu kallo a Darus Salaam, Tanzania.
-
IRGC: Sun Lalata Radar Sarrafa Makamai Ta Ruwa Da Sama Na Amurka A Oman
Sannan Ofishin Hulda da Jama'a na Dakarun Juyin Musulunci na Iran a cikin sanarwa mai lamba 21 na aikin Nasr 2, da lambar sirri mai albarka ta "Ya Aba Abdillahil-Husain (A.S)," sun sanar da cewa:Sun kai hari tare da lalata radar sarrafa ruwa a kan duwatsun Salama, da radar sarrafa makamai ta sama ta Amurka da ke yankin Ghanam na Oman.
-
Iran: Ta Kai Hari Kan Cibiyar Umarni Ayyukan Amurka A Siriya
Dakarun Juyin Musulunci na Iran a cikin wata sanarwa sun ba da rahoton harin bazata da suka kai a kan cibiyar kwamandancin ayyuka na musamman na makiya a yankin Al-Tanf na Siriya, a matsayin ramuwa ga jinin sojojin shahidan Iran shahr.
-
Iran Fara Mayar Da Martani Mai Tsanani
Amurka Ta Kai Hare-hare Masu Yawa A Sassan Wasu Birane A Iran
An samu raunata mutane 7 a harin da Amurka ta kai kan unguwar Tepel Allahu Akbar da ke garin Bandar Abbas