-
Iran Ta Bayar Da Amsa Kan Bayin Kawo Ƙarshen Yaƙi
Majiyoyin Diflomasiyya sun fitar amsar Iran ga Amurka wacce ta ƙunshi buƙatar kawo ƙarshen Ƙƙawanyar ruwa da ’yancin da fitar da mai.
-
Kwamandan Sansanin ‘Hatamul Anbiya’ Ya Gana Da Jagora
Babban Janar Sojan Juyin Juya Halin MusulunciAli Abdullahi, a lokacin da ya kai ziyara ga Mai Girma Babban Kwamandan Sojojin Ƙasar kuma jagoran juyin juya halin musulunci Ayatullah Sayyid Mujtaba Husaini Khamene’i (Allah ya tsare shi), ya mika rahoton halin da Sojojin Ƙasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran suke ciki, wanda ya hada da Sojojin Jamhuriyar Musulunci, Rundunar Irgc da jami’an Tsaro da ‘Yan Sanda da Masu tsaron iyakokin ƙasar, Ma’aikatar Tsaro, da dakarun Basij.
-
An Kashe Mutane 120 A Najeriya Da Mali
Rikice-rikice na haifar da zubar jini a Afirka bayan kashe mutane da dama a wasu sabbin hare-hare da makamai a wadannan kasashe, ciki har da 'yan kungiyar ISIS 50 a arewacin Najeriya,
-
Kasuwancin Mai Da Tsadarsa Ba Zai Taba Komawa Yadda Ya Ke Ba Kafin Yaƙi
Mujallar Newsweek: Kasuwancin man fetur da iskar gas ba zai taba zamowa iri daya ba bayan yakin Iran.
-
Hizbullahi Ta Kai Hari Hedkwatar Sojojin Isra'ila Da Na'urar Tsaronsu + Bidiyo
Hizbullah ta kai hari kan hedkwatar sojojin Isra'ila da na'urar tsaron Iron Dome
-
Hizbullahi Ta Yi Barin Wuta Kan Sojojin Isra'ila
Hizbullahi ta kai mummunan hari kan sojojin Isra'ila a arewacin yankunan da aka mamaye wanda harin yayi sanadiyar mutuwar sojojin da raunatar wasu.
-
Sheikh Zakzaky: Isar Da Saƙon Addini Ta Halayya Da Aiki Ya Fi Muhimmanci Fiye Da Magana
Sheikh Zakzaky: "A Wannan Zamani, Isar Da Saƙon Addini Wajibi Ne Ga Kowane Musulmi Har Zuwa Lokacin Mutuwarsa."