Yau dai kotu ta wanke su tare da sallamar su.
Kamar yadda aka sani cewa, yau talata(31/7/2018)ne High court 6 dake kaduna ta sanya domin yanke hukunci game da case din ‘yan,uwa da akeyi a kotun wadanda jami,an tsaro suka kama a waqi,ar zaria ta 2015.
A hukuncin na kotun, ta wanke ‘yan,uwa tace basu aikata laifi ba, ta kuma tace, a sakesu nan take ba tare da bata lokaci ba.
A yanzu haka, ‘yan,uwa dai sun wuce prison don su kwaso kayayyakinsu. Allah na tare da muminai.