Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya gabatar da jawabin rufe tattakin Arba'in na Imam Husaini (AS) a yau Talata, 20 ga Safar 1448H, daidai da 4 ga Agusta, 2026. Taron ya gudana ne a babban filin wasa na garin Suleja, da ke maƙwabtaka da Birnin Tarayya Abuja.
Wasu Hotuna na wajen taron (International Quds Conference) Taron ƙasa da ƙasa karo na 12, wanda ya gudana a Abuja, wanda manyan baki suka gabatar da jawabai, daga karshe Jagora Sayyid Zakzaky (H) ya gabatar da jawabin Rufewa.