-
Hare-Haren Isra'ila Na Tsananta A Masu Zama A Yammacin Kogin Jordan + Hotuna
Tashin Hankali Da Yahudawa Kae Haifarwa A Yammacin Kogin Jordan
-
Bahrain: Hukumar Al Khalifa Na Neman Kawar Da Malamai Masu Tasiri Daga Al'umma
Mai magana da yawun harkokin fursunoni na Bahrain, yayin da ya ke sukar shari'ar malaman kasar, ya bayyana wannan tsari a matsayin wani ɓangare na matsin lamba na siyasa da zamantakewa a kan malamai da al'ummar Shi'a.
-
An Gudanar Da Muzahara Mai Ƙarfi; Fursunoni 14 Sun Yi Shahada Tare Da Jikkata
Saudiyya Ta Kai Harin Bama-Bamai A Babban Gidan Yarin Al-Jawf
Majalisar Dokokin Yemen sun yi Allah-wadai da harin da jiragen yakin Saudiyya suka kai kan gidan yari a garin Al-Hazm na lardin Al-Jawf, suna kiran sa a matsayin cin zarafi na yaƙi a fili. A harin, fursunoni 14, ciki har da yaro da mace, sun yi shahada tare da jikkata.
-
Yemen Ta Kai Manyan Hare-Hare A Muhimman Wurare A Ƙasar Saudiyya
Sojojin Yemen, ta hanyar aiwatar da ayyukan soji masu yawa da daidaito, sun kai hari ga cibiyoyin kamfanin Aramco a garuruwan Abha, Najran, Jizan, da yankin tattalin arziki, da kuma sansanin sojan sama na Khamis Mushait, da makamai masu linzami na ballistic da jirage marasa matuki da dama, kuma sun jaddada cewa duk wani cin zarafi ga Yemen zai fuskanci martani mai tsanani da ƙarfi.