ABNA Hausa
  • Dukkan labarai
  • Labaran Duniya
    • Yammacin Asiya
    • Asiya Ta Tsakiya
    • Gabashin Asiya
    • Turai
    • Amurka
    • Afirka
  • Tekuna
  • Labaran Cikin Gida
  • Iran
  • Shafuka Mabanbanta
    • Hotuna
    • Bidiyoyi
    • Labarai Kaitsaye
    • Kartun
    • Labarai Maraji’ai
  • Labaran Majalisar Ahlul Bayt As
  • Abubuwa Daban-Daban
    • Taruka Da Sanarwowi
    • Fasahohi
العربية English فارسی Türkçe اردو Español bahasa Indonesia हिन्दी français 汉语 русский Deutsch Melayu Hausa বাংলা Азәрбајҹан Азәрбајҹан әлифбасы Kiswahili မြန်မာဘာသာ bosanski português سورانی 日本語 Kurmancî Pilipinas Тоҷик italiano 한국어
×
filterToday News
  • Isra’ila Ta Kai Manyan Kayan Yaki Kan Iyakar Lebanon

    Isra’ila Ta Kai Manyan Kayan Yaki Kan Iyakar Lebanon

    Yayin da gwamnatin Sihiyona ke ci gaba da kai hare-haren wuce gona da iri kan Lebanon, kafofin watsa labaran gwamnatin sun wallafa hotunan mika kayan aikin soja da tankunan sojoji zuwa iyakar Lebanon.

    2025-11-13 11:08
  • Rahoton Cikin Bidiyo | Na Irin Ƙarfin Makamai Masu Linzami Na Iran

    Rahoton Cikin Bidiyo | Na Irin Ƙarfin Makamai Masu Linzami Na Iran

    Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na AhlulBaiti (As) –ABNA-ya kawo maku wani rahoto kan ƙarfin makami mai linzami masu ci gaba na Iran.

    2025-11-13 10:40
  • WFP Ta Bukaci Karin Taimako Ga Gaza A Yayin Da Isra’ila Ke Cigaba Da Keta Dokar Tsagaita Wuta

    WFP Ta Bukaci Karin Taimako Ga Gaza A Yayin Da Isra’ila Ke Cigaba Da Keta Dokar Tsagaita Wuta

    Shirin Abinci na Duniya na Majalisar Dinkin Duniya ya yi kira da a kara tallafin jin kai ga Gaza da kuma kare yarjejeniyar tsagaita wuta. A watan Oktoba, mutane 200,000 sun sami tallafin kudi na dijital wanda da sune mutane miliyan daya suka sami tallafin abinci. Duk da yarjejeniyar tsagaita wuta amma ci gaba da take hakkin Falasdinawa da Isra'ila ke ci gaba da yi na kawo cikas ga kokarin murmurewa.

    2025-11-13 10:17
  • Burtaniya Na Ci Gaba Da Aika Jirgin F-35 Zuwa Isra'ila Duk Da Ikrarin Kisan Kiyashi A Gaza

    Burtaniya Na Ci Gaba Da Aika Jirgin F-35 Zuwa Isra'ila Duk Da Ikrarin Kisan Kiyashi A Gaza

    Kotun Burtaniya ta yi watsi da karar da Al-Haq ta shigar tana kalubalantar fitar da sassan F-35 na Birtaniya zuwa Isra'ila a lokacin da ake zargin kisan kare dangi a Gaza. Kotun ta yanke hukuncin cewa irin wadannan hukunce-hukuncen suna karkashin ikon gwamnati ne, ba sa karkashin binciken shari'a.

    2025-11-13 10:03
  • Shugaban Afirka Ta Kudu: Rashin Halartar Amurka  Taron G20 Ya Nuna Shan Kayenta

    Shugaban Afirka Ta Kudu: Rashin Halartar Amurka  Taron G20 Ya Nuna Shan Kayenta

    Dangane da barazanar da shugaban Amurka Donald Trump ya yi cewa jami'an kasarsa ba za su halarci taron G20 da za a yi a Johannesburg ba, takwaransa na Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa ya ce hakan shanke ne ga Amurkawa.

    2025-11-13 09:26
Muryar 'yan shi'a marasa kafar yada labarai
Desktop version Mobile version

Ya halatta anfani da batutuwan kamfanin ba tare da ambaton madogara ba.

Nastooh Saba Newsroom