Rahoto Cikin Hotuna | Jama'atul-Islami Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Nuna Goyon Bayan Falasdinu A Karachi

Jama'atul-Islami Sun Bukaci Gwamnatin Ta Bada Damar Bude Ofishin Hamas A Pakistan
5 Oktoba 2025 - 21:58
Source: ABNA24
Rahoto Cikin Hotuna | Jama'atul-Islami Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Nuna Goyon Bayan Falasdinu A Karachi

Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlulbayt {As} –ABNA- ya bayar da rahoton cewa: Jama’atul-Islami sun gudanar da zanga-zangar nuna goyon bayan Falasdinu a Karachi. Masu zanga-zangar karkashin jagorancin Hafiz Naeemur-Rahman sun bukaci gwamnatin Pakistan da ta bawa Hamas damar bude ofishi a Pakistan.

Your Comment

You are replying to: .
captcha