Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti{A.S} - ABNA : Da farko dai sa’ad Kaizzafi ya arce zuwa kasar Niger bayan an yi wa mahaifinsa juyin mulki, amma daga baya aka dawo da shi gida Libya aka tsare shi a shekara ta 2014.
Labarin ya kara da cewa tuni Sa’ad Kazzafi ya tafi kasar Turkiyya. Har’ila yau wasu majiyoyin gwamnatin kasar Libya sun nakalto ma’aikatar shari’ar kasar na cewa Sa’ad kazzafi bai aikata wani laifi ba, shi ya sa aka sake shi.
342/