-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Dare Na Huɗu Na Makokin Shahadar Sayyidah Zahra (A.S) Tare Da Halartar Jagoran Juyin Juya Hali
An yi dare na huɗu na makokin shahadar Zahra (A.S) a daren Litinin (23 Azar 1404) tare da halartar Sayyid Ayatullah Khamenei, Jagoran Juyin Juya Hali na Musulunci, da dubban masu zaman juyyain Fatimiyya da sassa daban-daban na jama'a a Husainiyar Imam Khomeini (RA).
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Zaman Makokin Sayyidah Zahra (As) A Daren Uku Hussainiyyah Imam Khomeini
Rahoto Cikin Hotouna | Na Gudanar Da Zaman Makokin Sayyidah Zahra (As) A Daren Uku Hussainiyyah Imam Khomeini
-
Rahoto Cikin Hotouna | Na Taron Makoki A daren shahadar Sayyidah Zahra (A) a Rasht.
Rahoto Cikin Hotouna | Na Taron Makoki A daren shahadar Sayyidah Zahra (A) a Rasht.
-
Rahoto Cikin Hotouna | Mataimakin Shugaban Majalisar Hadin Kan Musulmi Ta Pakistan Ya Ziyarci Abna
Shekh Haji Sayyidd Ahmed Iqbal Razawi, Mataimakin Shugaban Majalisar Hadin Kan Musulmi ta Pakistan, ya ziyarci Kamfanin Dillancin Labarai na Abna a ranar Laraba da yamma. A lokacin rangadin da ya yi a sassa daban-daban na kamfanin dillancin labarai na duniya, ya yi tattaunawa da 'yan jaridar kamfanin dillancin labaran kuma ya amsa tambayoyi kan halin da Musulmin Pakistan ke ciki da kuma ci gaban kasar.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Zaman Makokin Shahadar Sayyidah Fatimah (As) Tare Da Halartar Jagoran Juyin Juya Hali A Dare Na Biyu
Rahoto Cikin Hotuna | Zaman Makokin Shahadar Sayyidah Fatimah (As) Tare Da Halartar Jagoran Juyin Juya Hali A Dare Na Biyu
-
Sheikh Zakzaky (H): Ya Kamata Kafafen Yaɗa Labarai Su Guji Haifar Da Rarrabuwar Kawuna A Cikin Al'umma + Hotuna
A wani taron ganawa da ya yi da membobin Kungiyar 'Yan Jarida ta Yanar Gizo ta Yankin Arewa, shugaban Harkar Musulunci ta Najeriya, ya jaddada nauyin da ke kan kafofin watsa labarai, ya shawarci 'yan jarida da su yi taka-tsantsan wajen wallafa labarai domin kada abubuwan da ke ciki su zama hujjar haifar da rashin jituwa da tashin hankali a cikin al'umma da sunan addini.
-
Labarai Cikin Hotuna: An Kaddamar Da Aikin "Barguna Ga Falasdinu" A Masallacin Claremont Da Ke Cape Town
An gayyaci mahalarta su dinka murabba'ai 15cm x 15cm a launukan Falasdinu. Kowane murabba'i yana wakiltar yara goma da aka kashe a kisan kare dangi da ake ci gaba da yi a Gaza. Manufar wannan aiki ita ce a dinka murabba'ai 2,000, wanda ke wakiltar yara sama da 20,000 waɗanda aka ɓatar da rayukansu. Za a buɗe bargon Falasdinu da aka kammala a Ranar Nuna Goyon Baya ta Duniya ga Al'ummar Falasdinu, 29 ga Nuwamba, 2025.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Baje Kolin Makaman Rundunar Sojin Sama Ta Iran
Rahoto Cikin Hotuna | Baje Kolin Makaman Rundunar Sojin Sama Ta Iran
-
Rahoto Cikin Hotuna / Babban Taron Makokin Sayyidah Fatimah Zahra (As) A Basra
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: dubban mazauna Basra sun halarci jana'izar girmamawa da jajantawa ga shahadar sayyidah Fatimah Zahra (amincin Allah ya tabbata a gare ta) a Basra.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Zaman Makokin Shahadar Sayyida Fatima Zahra (AS) A Kaduna Najeriya
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na AhlulBaiti (As) –ABNA-ya habarta cewa: bisa raya munasabar Kwanakin Fatimiyya ‘yan uwa musulmi 'yan Shi'a da masoya Ahlul Bayt (AS) a birnin Kadunan Najeriya sun yi taron jajantawa na tunawa shahadar shugabar matayen duniya da lahira Sayyidah Fadimah Siddiqah Tahirah (AS).
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Zaman Makokin Shahadar Sayyida Fatima Zahra (AS) A Kano Najeriya
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na AhlulBaiti (As) –ABNA-ya habarta cewa: bisa raya munasabar Kwanakin Fatimiyya ‘yan uwa musulmi 'yan Shi'a da masoya Ahlul Bayt (AS) a birnin Kano, Najeriya sun yi taron jajantawa na tunawa shahadar shugabar matayen duniya da lahira Sayyidah Fadimah Siddiqah Tahirah (AS).
-
Rahoto Cikin Hotuna | Makokin Shahadar Sayyidah Fatimah Zahra (As) A Gundumar Wasit, Iraki
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: Mutanen Gundumar Wasit sun yi taron makokin karo na 18 don tunawa da shahadar Sayyidah Fatimah Zahra, Shugabar matayen duniya da lahira.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Sanya Furannin Haramin Sayyid Abul Fadl Abbas A Ranar Haihuwar Sayyidah Zaynab (As)
Ma'aikatan Sashen kula da harami mai Tsarki, tare da haɗin gwiwar Sashen masu hidima ga Sharifai a haramin Sayyid Abbas (As), sun yi bukin sanya furannin ga haramin don murnar zagayowar ranar haihuwar Sayyidah Zaynab (As).
-
Labarai Cikin Hotuna Na Yadda Aka Binne Shahidai 54 A Gaza A Ƙabarin Bai Ɗaya
An haka wani babban kabari mai dauke da gawarwakin shahidai 54 da ba a tantance ba a birnin Deir al-Balah da ke tsakiyar zirin Gaza.
-
Labarai Cikin Hotuna | Kasuwanni Gaza Sun Dawo Aiki Bayan Tsagaita Wuta
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: Bayan aiwatar da yarjejeniyar tsagaita bude wuta da kuma janyewar sojojin yahudawan sahyuniya, kasuwannin yankin Al-Jalaa da ke cikin birnin Gaza sun dawo da cigaba da ayyukansu, inda suka shaida yadda mutane ke kaiwa da komowa. ‘Yan kasar Falasdinu, wadanda aka hana su shiga kasuwanni na tsawon lokaci saboda hare-haren sojin Isra’ila, yanzu sun koma saye da sayarwa da samar da muhimman kayayyaki don biyan bukatunsu na yau da kullun tare da bude wadannan cibiyoyin kasuwanci.
-
Hotunan Zanga-Zangar Kin Jinin Trump A Jihar Arizona Ta Amurka
Hakan na faruwa ne saboda ci gaba da rufe gwamnatin Amurka a rana ta 20, yayin da majalisar dattawan Amurka ta gaza zartar da kudirin bayar da kudade a ranar Litinin.
-
Labarai Cikin Hotuna| Imam Khamenei Ya Karbi Bakuncin Zakarun Wasanni Na Iran
Jagoran juyin juya halin Musulunci Imam Khamenei ya gana da zakaran wasannin motsa jiki na kasar Iran da kuma wadanda suka lashe gasar kimiyya ta kasa da kasa da safiyar yau 20 ga Oktoba, 2025.
-
Labarai Cikin Hotuna | Manyan Malamai Daga Arewacin Afghanistan Sun Ziyarci Hubbaren Imam Zada Yahya (AS) Da Ke Sar-E-Pul.
Labarai Cikin Hotuna | Manyan Malamai Daga Arewacin Afghanistan Sun Ziyarci Hubbaren Imam Zada Yahya (AS) Da Ke Sar-E-Pul.
-
Jami'ar Mata Ta Al-Kafeel Ta Yi Bikin Yaye Daliban Da Suka Kammala Karatu A Najaf + Hotuna
Atbatul Abbasiyya ta shirya bikin yaye daliban jami'ar mata ta Al-Kafeel, inda aka yi bikin yaye dalibai daga 2023 zuwa 2025. A taron an gabatar da jawabai da fina-fina da wakoki dama bajakolin abubuwan ilimi.
-
Labarai Cikin Hotuna| Na Nuna Goyon Bayan Falasdinu A Kolkata Indiya
Labarai Cikin Hotuna| Na Nuna Goyon Bayan Falasdinu A Kolkata Indiya
-
Labarai Cikin Hotuna| Yadda Aka Tarbi Falasdinawa A Kudancin Gaza
Marabar da ba za a manta da ita ba ga Falasdinawa 'yantattu a kudancin zirin Gaza.
-
Labarai Cikin Hotuna| Zanga-Zangar Nuna Goyon Baya Ga Falasdinu A Birnin Seoul Na Koriya Ta Kudu
Labarai Cikin Hotuna| Zanga-Zangar Nuna Goyon Baya Ga Falasdinu A Birnin Seoul Na Koriya Ta Kudu
-
Rahoto Cikin Hotuna: Na Irin Girman Barnar Da Isra’ila ta Yi A Gaza A Tsawon Shekaru 2
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya bayar da rahoton cewa: Hotunan tauraron dan adam sun bayyana irin barnar da ta'addancin yahudawan sahyuniya suka yi a zirin Gaza a lokacin yakin da aka kwashe sama da shekaru biyu ana yi.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Tattakin Bisharar Nasara A Qom
A ranar Juma'a 10 ga Oktoba, 2025, a daidai lokacin da ake cika shekaru biyu da kaddamar da Guguwar Aqsa, an gudanar da tattaki a birnin Qum, bayan taro sallar Juma'a na siyasa da addini, wanda ya taso daga masallacin Qods zuwa mashigar Shohada, a lokaci guda da sauran garuruwan kasar.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron "Iran Hamdel" A Husainiyar Imam Khumaini
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: a ranar Talata 7 ga watan Oktoban 2025 ne aka gudanar da taron al’umma mai taken "Iran Hamdel", wanda ke ba da labarin irin tallafin al'ummar Iran tun daga kan coronavirus zuwa guguwar Al-Aqsa da kuma yakin kwanaki 12 da Isra’ila a ranar Talata tare da halartar iyalan shahidai da masu gwagwarmayar jihadi a Husainiyyar Imam Khumaini (R) Hoto: Shafin Jagora
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Manema Labarai Karo Takwas Don Nuna Goyon Bayan Ga Yara Da Matasan Falasdinu
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Manema Labarai Karo Takwas Don Nuna Goyon Bayan Ga Yara Da Matasan Falasdinu
-
Rahoto Cikin Hotuna | Jama'atul-Islami Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Nuna Goyon Bayan Falasdinu A Karachi
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlulbayt {As} –ABNA- ya bayar da rahoton cewa: Jama’atul-Islami sun gudanar da zanga-zangar nuna goyon bayan Falasdinu a Karachi. Masu zanga-zangar karkashin jagorancin Hafiz Naeemur-Rahman sun bukaci gwamnatin Pakistan da ta bawa Hamas damar bude ofishi a Pakistan.
-
Labarai Cikin Hotuna| Na Ziyarar Babban Shehin Majalisar Shi'a Na Tanzaniya Ga Ziyarci Cibiyoyin Ahlul Baiti Na Kigoma.
Labarai Cikin Hotuna| Na Ziyarar Babban Shehin Majalisar Shi'a Na Tanzaniya Ga Ziyarci Cibiyoyin Ahlul Baiti Na Kigoma.
-
-
Rahoto Cikin Hotuna / Al'ummar Gaza Sun Tuna Da Shahid Sayyid Hasan Nasrallah
Rahoto Cikin Hotuna / Al'ummar Gaza Sun Tuna Da Shahid Sayyid Hasan Nasrallah