-
Rahoto Cikin Hotuna / Babban Taron Makokin Sayyidah Fatimah Zahra (As) A Basra
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: dubban mazauna Basra sun halarci jana'izar girmamawa da jajantawa ga shahadar sayyidah Fatimah Zahra (amincin Allah ya tabbata a gare ta) a Basra.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Zaman Makokin Shahadar Sayyida Fatima Zahra (AS) A Kaduna Najeriya
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na AhlulBaiti (As) –ABNA-ya habarta cewa: bisa raya munasabar Kwanakin Fatimiyya ‘yan uwa musulmi 'yan Shi'a da masoya Ahlul Bayt (AS) a birnin Kadunan Najeriya sun yi taron jajantawa na tunawa shahadar shugabar matayen duniya da lahira Sayyidah Fadimah Siddiqah Tahirah (AS).
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Zaman Makokin Shahadar Sayyida Fatima Zahra (AS) A Kano Najeriya
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na AhlulBaiti (As) –ABNA-ya habarta cewa: bisa raya munasabar Kwanakin Fatimiyya ‘yan uwa musulmi 'yan Shi'a da masoya Ahlul Bayt (AS) a birnin Kano, Najeriya sun yi taron jajantawa na tunawa shahadar shugabar matayen duniya da lahira Sayyidah Fadimah Siddiqah Tahirah (AS).
-
Rahoto Cikin Hotuna | Makokin Shahadar Sayyidah Fatimah Zahra (As) A Gundumar Wasit, Iraki
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: Mutanen Gundumar Wasit sun yi taron makokin karo na 18 don tunawa da shahadar Sayyidah Fatimah Zahra, Shugabar matayen duniya da lahira.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Sanya Furannin Haramin Sayyid Abul Fadl Abbas A Ranar Haihuwar Sayyidah Zaynab (As)
Ma'aikatan Sashen kula da harami mai Tsarki, tare da haɗin gwiwar Sashen masu hidima ga Sharifai a haramin Sayyid Abbas (As), sun yi bukin sanya furannin ga haramin don murnar zagayowar ranar haihuwar Sayyidah Zaynab (As).
-
Labarai Cikin Hotuna Na Yadda Aka Binne Shahidai 54 A Gaza A Ƙabarin Bai Ɗaya
An haka wani babban kabari mai dauke da gawarwakin shahidai 54 da ba a tantance ba a birnin Deir al-Balah da ke tsakiyar zirin Gaza.
-
Labarai Cikin Hotuna | Kasuwanni Gaza Sun Dawo Aiki Bayan Tsagaita Wuta
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: Bayan aiwatar da yarjejeniyar tsagaita bude wuta da kuma janyewar sojojin yahudawan sahyuniya, kasuwannin yankin Al-Jalaa da ke cikin birnin Gaza sun dawo da cigaba da ayyukansu, inda suka shaida yadda mutane ke kaiwa da komowa. ‘Yan kasar Falasdinu, wadanda aka hana su shiga kasuwanni na tsawon lokaci saboda hare-haren sojin Isra’ila, yanzu sun koma saye da sayarwa da samar da muhimman kayayyaki don biyan bukatunsu na yau da kullun tare da bude wadannan cibiyoyin kasuwanci.
-
Hotunan Zanga-Zangar Kin Jinin Trump A Jihar Arizona Ta Amurka
Hakan na faruwa ne saboda ci gaba da rufe gwamnatin Amurka a rana ta 20, yayin da majalisar dattawan Amurka ta gaza zartar da kudirin bayar da kudade a ranar Litinin.
-
Labarai Cikin Hotuna| Imam Khamenei Ya Karbi Bakuncin Zakarun Wasanni Na Iran
Jagoran juyin juya halin Musulunci Imam Khamenei ya gana da zakaran wasannin motsa jiki na kasar Iran da kuma wadanda suka lashe gasar kimiyya ta kasa da kasa da safiyar yau 20 ga Oktoba, 2025.
-
Labarai Cikin Hotuna | Manyan Malamai Daga Arewacin Afghanistan Sun Ziyarci Hubbaren Imam Zada Yahya (AS) Da Ke Sar-E-Pul.
Labarai Cikin Hotuna | Manyan Malamai Daga Arewacin Afghanistan Sun Ziyarci Hubbaren Imam Zada Yahya (AS) Da Ke Sar-E-Pul.
-
Jami'ar Mata Ta Al-Kafeel Ta Yi Bikin Yaye Daliban Da Suka Kammala Karatu A Najaf + Hotuna
Atbatul Abbasiyya ta shirya bikin yaye daliban jami'ar mata ta Al-Kafeel, inda aka yi bikin yaye dalibai daga 2023 zuwa 2025. A taron an gabatar da jawabai da fina-fina da wakoki dama bajakolin abubuwan ilimi.
-
Labarai Cikin Hotuna| Na Nuna Goyon Bayan Falasdinu A Kolkata Indiya
Labarai Cikin Hotuna| Na Nuna Goyon Bayan Falasdinu A Kolkata Indiya
-
Labarai Cikin Hotuna| Yadda Aka Tarbi Falasdinawa A Kudancin Gaza
Marabar da ba za a manta da ita ba ga Falasdinawa 'yantattu a kudancin zirin Gaza.
-
Labarai Cikin Hotuna| Zanga-Zangar Nuna Goyon Baya Ga Falasdinu A Birnin Seoul Na Koriya Ta Kudu
Labarai Cikin Hotuna| Zanga-Zangar Nuna Goyon Baya Ga Falasdinu A Birnin Seoul Na Koriya Ta Kudu
-
Rahoto Cikin Hotuna: Na Irin Girman Barnar Da Isra’ila ta Yi A Gaza A Tsawon Shekaru 2
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya bayar da rahoton cewa: Hotunan tauraron dan adam sun bayyana irin barnar da ta'addancin yahudawan sahyuniya suka yi a zirin Gaza a lokacin yakin da aka kwashe sama da shekaru biyu ana yi.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Tattakin Bisharar Nasara A Qom
A ranar Juma'a 10 ga Oktoba, 2025, a daidai lokacin da ake cika shekaru biyu da kaddamar da Guguwar Aqsa, an gudanar da tattaki a birnin Qum, bayan taro sallar Juma'a na siyasa da addini, wanda ya taso daga masallacin Qods zuwa mashigar Shohada, a lokaci guda da sauran garuruwan kasar.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron "Iran Hamdel" A Husainiyar Imam Khumaini
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: a ranar Talata 7 ga watan Oktoban 2025 ne aka gudanar da taron al’umma mai taken "Iran Hamdel", wanda ke ba da labarin irin tallafin al'ummar Iran tun daga kan coronavirus zuwa guguwar Al-Aqsa da kuma yakin kwanaki 12 da Isra’ila a ranar Talata tare da halartar iyalan shahidai da masu gwagwarmayar jihadi a Husainiyyar Imam Khumaini (R) Hoto: Shafin Jagora
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Manema Labarai Karo Takwas Don Nuna Goyon Bayan Ga Yara Da Matasan Falasdinu
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Manema Labarai Karo Takwas Don Nuna Goyon Bayan Ga Yara Da Matasan Falasdinu
-
Rahoto Cikin Hotuna | Jama'atul-Islami Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Nuna Goyon Bayan Falasdinu A Karachi
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlulbayt {As} –ABNA- ya bayar da rahoton cewa: Jama’atul-Islami sun gudanar da zanga-zangar nuna goyon bayan Falasdinu a Karachi. Masu zanga-zangar karkashin jagorancin Hafiz Naeemur-Rahman sun bukaci gwamnatin Pakistan da ta bawa Hamas damar bude ofishi a Pakistan.
-
Labarai Cikin Hotuna| Na Ziyarar Babban Shehin Majalisar Shi'a Na Tanzaniya Ga Ziyarci Cibiyoyin Ahlul Baiti Na Kigoma.
Labarai Cikin Hotuna| Na Ziyarar Babban Shehin Majalisar Shi'a Na Tanzaniya Ga Ziyarci Cibiyoyin Ahlul Baiti Na Kigoma.
-
-
Rahoto Cikin Hotuna / Al'ummar Gaza Sun Tuna Da Shahid Sayyid Hasan Nasrallah
Rahoto Cikin Hotuna / Al'ummar Gaza Sun Tuna Da Shahid Sayyid Hasan Nasrallah
-
Rahoto Cikin Hotuna | Taron Tunawa Da Ranar Shahadar Sayyid Hasan Nasrallah A Dahieh Birnin Beirut.
Rahoto Cikin Hotuna | Taron Tunawa Da Ranar Shahadar Sayyid Hasan Nasrallah A Dahieh Birnin Beirut.
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Tunawa Da Shahadar Sayyid Hasan Nasrallah A Iraqi
Taron an gudanar da shi don tunawa da zagayowar shahadar jagoran gwagwarmaya Sayyid Hasan Nasrallah a Bagadaza ya samu halartar dimbin jama'a daga sassa daban-daban na kasar Iraki. Wadanda suka halarci taro sun yi ta'aziyyar shahadar shahidi Sayyid Hasan Nasrallah.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Ganawar Yan Uwa Da Sheikh Ibrahim Zakzaky
Kamfanin dillancin labaran Ahlulbayt na kasa da kasa (ABNA) ya bayar da rahoton cewa: wasu tawagogin mabiya Shi’a a Najeriya sun gana da Sheikh Ibrahim Zakzaky H a gidansa da ke birnin Abuja.
-
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Falasdinawa Ke Yin Hijra Daga Gaza
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Falasdinawa Ke Yin Hijra Daga Gaza
-
Rahoto Cikin Hotuna | Bukin Makon Difa’u Muqaddas a Haramin Sayyida Ma’asumah (AS)
Rahoto Cikin Hotuna | Bukin Makon Difa’u Muqaddas a Haramin Sayyida Ma’asumah (AS)
-
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Almajiran Sayyid Ibrahim Yaqoub Zakzaky (h) Na Birnin Katsina Suka Gudanar Da Gasar Faretin Girmamawa Ga Manzon Allah (s)
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Ƴan'uwa Musulmi Almajiran Sayyid Ibrahim Yaqoub Zakzaky (h) Na Birnin Katsina Suka Gudanar Da Gasar Faretin Girmamawa Ga Manzon Allah (s).
-
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Falasdinawa Ak Yin Hijira Daga Arewa Gaza Zuwa Yamma
Kamfanin dillancin labarai na Ahlul Baiti (ABNA): Ci gaba da kai hare-haren Isra’ila ya sake tilasta wa Falasdinawa yin hijira daga arewacin Gaz zuwa kudancinta.
-
Wadanda Harin Labanon Ya Rutsa Da Su: Mun Samu Lafiya
Shekarar 1 Da Kisan Kiyashin "Pager" A Labnon Ba Tare Da Tallafin Gwamnatin Lebanon Ba
An yi taron tunawa da kisan kiyashin "Pager" na farko a kasar Labanon; wata musibar harin ta’addanci da gwamnatin sahyoniya ta haddasa wacce sanadiyyarta mutane dayawa ne sukai shahada tare da raunata dubban 'yan kasar Labanon. Ko da yake hukumomin gwamnati sun yi maganin gaggawa a farkon waki’ar, amma nan da nan sai suka koma gefe suka dora alhakin kula da lafiya a wuyan kungiyar Hizbullah da cibiyoyin da suke kawance da su.