-
Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Matan Iran Masu Sadaukar Da Rayuwarsu A Haramin Hazrat Shah Cheragh (AS)
An gudanar da taron mata da 'yan mata na Iran, mai taken Alkawarin Fatima, a yammacin Lahadi (19 ga Aprilu, 2026) wanda ya yi daidai munasabar kwanaki goma na Karama da Girmamawa na haihuwar Sayyida Fatima Ma’asumah As da Ranar 'Yan Mata, tare da halartar matan Shiraz a Haramin Hazrat Shah Cheragh (AS). Hoto: Amir Sadeghian
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Taro Na "Jarumai 'Ya'ya Matan Iran" - Isfahan
An gudanar da taron iyaye mata da 'yammata masu sadaukar da rayukansu ga Iran da sabunta biyayya ga Jagoran Addini a ranar Asabar da yamma (18 Aprilu 2026) tare da munasabar kwanaki goma na Karama da Girmamawa na haihuwar Sayyida Fatima Ma’asumah As da Shahid Jagoran Juyin Juya hlin Musulunci Sayyid Aliyul Khameane Qs a Zauren Shahidai na Golestan.
-
Jiragen Sama Marasa Matuki Na Fiber-Optic Sun Zama Sabon Ƙalubale Ga Rundunar Isra’ila
Kafofin watsa labarai na Ibrananci sun ruwaito: “Amfani da jiragen sama marasa matuki na Fiber-optic da Hizbullah ke yi a yaƙin ya haifar da sabon ƙalubale ga rundunar Isra'ila”.
-
Guardian: Mummunan Kwanakin Trump Suna Gudana, Gwamnatin Amurka Na Gab Da Rugujewa
Trump ya haifar da rarrabuwar kawuna tsakanin magoya bayansa ta hanyar ayyuka kamar fara yaki mara amfani da Iran, haifar da hauhawar farashin kaya da kuma cin zarafin Kiristoci.
-
Dubban Al’ummar Morocco Sun Yi Zanga-Zanga Don Nuna Goyon Bayansu Ga Falasdinu
Dubban 'yan Morocco sun shiga wata babbar zanga-zanga a babban birnin kasar a ranar Lahadi don nuna rashin amincewarsu da ci gaba da hare-haren da gwamnatin Isr’ilaa ke kai wa al'ummar Falasdinu da kuma nuna goyon bayansu ga fursunonin Falasdinu.
-
Iran Ta Tsara Yadda Zata Gudanar Da Mashigar Hurmuz
A cikin shirin sabon majalisar, za a biya kuɗin shiga ta mashigar ruwa ta Hurmuz. Kashi 30 cikin 100 na wannan kuɗin shiga za a ware su ne don ƙarfafa sojojin ƙasa da kuma kashi 70 cikin 100 na rayuwar al’umma.
-
Iran Ta Shirya Tsaf Don Yiwuwar Sake Barkewar Wani Sabon Yaki
Babul-Mandab, Aramco, Yanbu’a da Fujairah suna shiga yankin rikici idan har yaki ya sake barewa.