Babbar Cibiyar Hafsan Hafsoshin ta ba da umarnin ci gaba da gudanar da bincike kan gazawar tsaron sama wajen dakile makamai masu linzami a Dimona da Arad.
A cikin jerin hare-haren da Iran ke kaiwa Isra’ila a jiya da dare gungun harin dakarun Irgc karo na 73 duk da karuwar matsin lamba kan tsaro da kan 'yan jarida Isra’ila mutane sama 200 ne suka mutu tare da jikkata ofishin Hulda da Jama'a na Irgc ya tabbatar da cewa: Kudu da Arewa na Isra’ila ya sha ruwan makamai a jerin yakin Wa’adi Sadiq 4 in da aka gudanar da harba wannan gungun na makamai da ramzin: "Ya Haidar (AS)" sadaukarwa ga jaruntakar shahidan tsaro, an harba wadannan makamai masu linzami da na'urori harba makamai ta dakarun juyin juya hali.