Murnar zagayowar ranar da Imam Khumain{R} ya dawo daga gudun hijira
2 Faburairu 2015 - 11:34
Lambar labari: 668793
Mutanen garin Tehran sun gudanar da murnar zagayowar ranar da Imam Khumain{R} ya dawo daga gudun hijira daga kasar Faransa zuwa kasar sa ta haihuwa Iran.
Duk shaikara ana gudanar da irin wannan taron a Jamhuriyar musulunci ta Iran.ABNA