-
Fashe-Fashe Masu Ƙarfi A Ma'aikatar Tsaron Siriya
Majiyoyin cikin gida a Siriya sun ba da rahoton jin karar fashewa a yankunan Duwaila da Bab Tuma a Damascus, babban birnin Siriya.
-
Yakin Iran Ya Gurgunta Tattalin Arzikin Qatar
A Wata makala da jaridar New York Times ta fitar mai taken "Yakin Iran yana gurgunta daya daga cikin kasashe mafi arziki a duniya" ta yi nazari kan sakamakon yakin Iran, rufe mashigar Hormuz, da hare-haren kai tsaye kan abubuwan more rayuwa na makamashi na Qatar, ta kuma rubuta cewa tattalin arzikin wannan kasa mai arziki da ke gaɓar tekun Farisa ya shiga cikin mummunan taɓarɓarewa.
-
UAE Ta Fice Daga Haɗin Gwiwa Da Isra'ila A Karon Farko
A ranar Talata, UAE ta sanar da cewa a karon farko tun bayan yarjejeniyar Abraham, ta fice daga haɗin gwiwa da Isra'ila.
-
Iran Ta Yi Barazanar Yanke Igiyoyin Intanet Da Ke Ƙarƙashin Teku A Mashigar Hormuz
Iran ta ba wa manyan kamfanonin fasaha na duniya wa'adi don su amince da dokokin Tehran kuma su biya kudin wucewa ga igiyoyin Intanet na ƙarƙashin teku da ke wucewa ta mashigar Hormuz.
-
Ayarin Samoud Sun Shiga Yajin Cin Abinci
Isra'ila Ta Kwace Dukkan Jiragen Samoud
Ayarin jiragen Samoud na duniya: Dukkan jiragen ruwan da suka halarci wannan Ayarin da ke tafiya zuwa zirin Gaza, sojojin ruwan Isra'ila sun dakatar da su.