Dakarun kasar Yemen sun jaddada cewa, za su ci gaba da tinkarar hare-haren wuce gona da irin na Amurka da kuma hana zirga-zirgar jiragen ruwa na Isra'ila har sai an daina kai hare-hare a zirin Gaza gaba daya, tare da kawo karshen mamaye yankin.
Wasiyyar Imam Ali (amincin Allah ya tabbata a gare shi) na daya daga cikin manya-manyan nassosin Musulunci wadanda suka kunshi darussa na dabi'a, zamantakewa da siyasa, kuma haske ne mai shiryarwa ba ga 'ya'yansa da sahabbansa kawai ba, har ma ga dukkan mutane masu neman gaskiya da adalci.