
17 Satumba 2024 - 17:44
News ID: 1486095
Wata Majiyar Tsaro Ta Shaidawa Aljazeera Cewa Fashewar Na'urorin Sadarwa A Kasar Lebanon Ya Faru Ne Sakamakon Kutse Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Mara Waya. Rahotanni sun nuna cewa wannan fashe-fashe bai takaita da Dahiya kadai ba, a’a ya faru a duk fadin kasar Lebanon, kuma a lokaci guda wasu wayoyi, wayoyin hannu da bututun waya sun fashe.
