Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya kawo maku rahoton cewa: Harkar Musulunci a Najeriya, karkashin jagorancin Sheikh Ibraheem Zakzaky, ta gudanar da zanga-zanga a Hadejia domin tunawa da shekaru goma da waki’ar Buhari lokacin da sojojin Najeriya suka kai wa Zakzaky da mabiyansa hari a Zariya, suka kuma kashe kusan Musulmai 'yan Shi'a 1000 marasa laifi.

15 Disamba 2025 - 10:43
Source: ABNA24

Your Comment

You are replying to: .
captcha