Sabbin Dalibai sun gudanar da jarabawar share fagen shiga makarantun hauza na shekarar karatu ta 1404-1405 a masallacin Imam Hasan Askari (AS) da ke birnin Qum.

25 Yuli 2025 - 16:51
Source: ABNA24

Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlulbayt (AS) - ABNA - ya habarta cewa: an gudanar da jarabawar share fagen shiga makarantun hauza na shekarar karatu ta 1404-1405 a masallacin Imam Hasan Askari (AS) da ke birnin Qum.


Hoto: Hadi Chahaghani
 

Your Comment

You are replying to: .
captcha