Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (ABNA) ya bayar da rahoton cewa: a yau talata 17 ga watan yuni daliban makarantar hauza na birnin Qum sun hallara a makarantar faiziyyah domin yin Allah wadai da hare-haren da sojojin yahudawan sahyoniya suke kaiwa kan musulmin kasar Iran. Ayatullah Muhsin Araki wakilin al'ummar cibiyar lardin a majalisar kwararrun Jagoran ya gabatar da jawabi a wajen taron
Your Comment