Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Baiti (AS) – ABNA - ya habarta cewa: an gudanar da taro mai taken Ahlul Baiti (AS), adalci da martabar dan Adam tare da halartar Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul Baiti (AS) ta duniya, a jami'ar Al-Mustafa da ke birnin Abidjan na kasar Ivory Coast. Ayatullah Ramezani ya yi tattaki zuwa wannan kasa da ke yammacin Afirka bisa gayyatar malaman addini daga Ivory Coast.

11 Yuni 2025 - 21:39
Source: ABNA24

Your Comment

You are replying to: .
captcha