Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Baiti As - ABNA - ya bayar da rahoton cewa: an gudanar da maulidin manzon rahama (s.a.w) da Imam Jafar Sadik (a.s) a masallacin Ahlul Baiti (a.s.) a cikin birnin Wale Wale da ke kasar Ghana.
23 Satumba 2024 - 18:02
News ID: 1487804