Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Bait (a.s) ya habarto maku cewa: an gudanar da zaman makoki a cikin kwanaki goma na karshen watan Safar a kauyen "Bajgah" da ke birnin Balkhab na kasar Afganistan. A cikin wannan taron na Hujjatul-Islam wa Muslimin, Sayyid Haidar Hashimi, limamin 'yan Shi'a na Juma'a a Mazar-e-Sharif ne ya gabatar da jawabi.

2 Satumba 2024 - 12:25