Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Bait (a.s) ya habarto maku cewa: an gudanar da zaman makokin wafatin manzon Allah (SAW) da shahadar Imam Hasan Mujtabi da Imam Rida As, bisa daukar nauyin cibiyar (Huriyyatul Insiyya) A cikin Babbar Husainiya da ke ganuwar Fathullah a Kabul.
2 Satumba 2024 - 11:51
News ID: 1482322