Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Bait (a.s) ya habarta maku cewa: dubun dubatar mabiya mazhabar shi'a a Najeriya sun gudanar da gagarumin tattakin Arbaeen na shahadar Imam Husaini As da nuna goyon bayan al'ummar Palastinu a birnin Malum Fashi na Najeriya.
27 Agusta 2024 - 15:00
News ID: 1481088