Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Bait (a.s) ya kawo maku rahoton cewa: an gudanar da taron zaman makokin Arbaeen din Imam Husain (a.s) da shahidan Karbala a birnin Antwerp na kasar Beljiyam.
26 Agusta 2024 - 06:21
News ID: 1480681