Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Bait (a.s) ya kawo maku rahoton cewa: Tare da halartar dinbin jama'a daban-daban ana ci gaba da gudanar da gagarumin tattaki Arbaeen mai dauke da nuna goyon bayan al'ummar Palastinu a birnin Malumfashi da ke Najeriya.
24 Agusta 2024 - 08:34
News ID: 1480227