Kamfanin Dillancin Labaran Kasa Da Kasa Na Ahlul-Bait (A.S) Ya Kawo Maku Rahoton Cewa: Kamar Yadda Shafin Labara Na Abuja Struggle Reporters Ya Fitar An Fara Gudanar Da Tattakin Yaumu Arba'in Na Imam Husain (A.S) Na Yankin Kaduna Zuwa Zaria Wanda Ya Fara Gudana A Yau Laraba 21 Ga Watan Agusta 2024/1446H. 21/8/2024
21 Agusta 2024 - 19:34
News ID: 1479845