Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Bait (a.s) ya ruwaito maku cewa: ofishin jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Sheikh Ibrahim Zakzaky, ya shirya Maukibi domin yi wa maziyarta Arbaeen Hussaini hidima a hanyar Najaf zuwa Karbala.
20 Agusta 2024 - 06:48
News ID: 1479517