Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Bait (a.s) ya habarta maku cewa: al'ummar kasar Koriya ta Kudu da suka shafe makonni suna shirye-shiryen gudanar da zanga-zangar kin jinin haramtacciyar kasar Isra'ila, sun gudanar da zanga-zanga a yau ranar 15 ga watan Agustan (25 ga watan Murdad) domin nuna kin jininsu ga laifukan da gwamnatin sahyoniyawan ta ke yi wa mutanen Gaza da ake zalunta.
16 Agusta 2024 - 18:17
News ID: 1478938