Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Bait (a.s) ya habarta maku cewa: Al’umma da dama daga cikin magoya bayan Falasdinu sun yi Allah wadai da yadda Norway ke da hannu a kisan kiyashin da Isra'ila ke yi a Gaza ta hanyar gudanar da wani gangami.
15 Agusta 2024 - 06:46
News ID: 1478724