Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Bait (a.s) ya kawo maku rahoton cewa: Kwamitin masu shirya tattakin Arbaeen sun gana da Allamah Sheikh Ibrahim Zakzaky a gidansa da ke Abuja.
12 Agusta 2024 - 06:54
News ID: 1478021