An gudanar da taron murnar ranar Ghadir a birnin tarayyar Abuja Najeriya wanda jagoran harkar musulunci a Nigeria ya halarci taron wanda bayan gudanar da taron Ghadir din Jagora Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), ya gana da ƴan'uwa a Abuja. 18/ZulHijja/1445 25/06/2024
26 Yuni 2024 - 11:28
News ID: 1467819