Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Baiti (a.s) - ABNA - ya kawo maku rahoto cikin hotuna na taron da aka gabatar mai taken "Bunkasasshen Zaɓe; Karfin Da Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Take Da Shi A Fagen Kasa Da Kasa" a zauren majalisar Ahlul-Baiti As ta duniya, a birnin Qum. Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar ne ya gabatar da jawabi a wannan taro, wanda ya samu halartar gungun 'yan kungiyar "Shahid Arman Media Center". Hoto: Hamid Abedi

23 Yuni 2024 - 19:13