Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (A.S) ya habarta cewa, A safiyar yau ne aka gudanar da taron tunawa da 35 da wafatain Imam Khumaini Qd wanda ya assasa jamhuriyar musulunci ta Iran wanda Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya halarta tare da gabatar da jawabi ga masoyan wanda ya kafa Jamhuriyar Musulunci ta Iran.

3 Yuni 2024 - 09:53