Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti – ABNA- ya habarta cewa, an gudanar da bukukuwan maulidin Imam Hussain (as) tare da jawabin Hujjatul Islam Wal-Muslimin Muhammad Saeedi Arya, da karatun waken maulidi daga bakin Hassan Shalbafan da kuma gabatar da rerar waken a hubbaren Imam Khumaini (RA) a cikin haramin Sayyidah Ma’asumah AS dake Qum.
13 Faburairu 2024 - 06:48
News ID: 1437300