Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (AS) - ABNA ya habarta cewa, dubban al'ummar kasar Birtaniya ne suka fito kan tituna karo na takwas da taken "Dakatar da kisan kiyashi" a birnin Landan, babban birnin kasar, inda suka bayyana goyon bayansu ga yunkurin mutanen Gaza da ake zalunta kuma sun bukaci a tsagaita bude wuta cikin gaggawa.

4 Faburairu 2024 - 08:11